Hukuncin Kotu ya Shafi Zaben Shugabanin Mazabu ne Kawai – Muhd Garba

Date:

Daga Zainab Muhd Darmanawa
 Jam’iyyar APC a jihar Kano ta ce hukuncin da wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke a ranar Talatar da ta gabata ya shafi zabukan Shugabanin jam’iyyar APC na matakan mazabu ne kawai ba shugabannin jam’iyyar na jiha ko na kananan hukumomi ba.
 A wata sanarwa da kwamishinan yada labarai na jihar, Malam Muhammad Garba ya fitar, ya ce Shugabannin jam’iyyar a jihar har yanzu su hedikwatar jam’iyyar ta amince da su a Matsayin halasttun Shugabanin.
 Sai dai ya ce jam’iyyar zata saukaka  kara ne don kalubalantar hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke.
 Malam Garba ya yi kira ga ‘yan jam’iyyar da su kwantar da hankulansu su ci gaba da gudanar da ayyukansu kamar yadda kundin tsarin mulkin jam’iyyar ya tanada.

19 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...