Da dumi-dumi: Tinubu zai kai ziyarar aiki jihar Katsina

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki ta kwanaki Biyu zuwa jihar Katsina .

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun fadar Shugaban Kasa Bayo Onanuga ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Sanarwar ta ce a yayin ziyarar shugaban kasar zai gana da masu ruwa da tsaki domin duba yanayin tsaro a jihar.

Kungiyar Kwadago ta Kano ta aikewa gwamna Abba gida-gida muhimmin sako

Zai kaddamar da cibiyar injinan noma ta Katsina da kuma titin mota mai nisan kilomita 24 wanda Gwamna Dikko Umar Radda ya kammala.

InShot 20250309 102403344

Shugaba Tinubu zai kuma halarci daurin auren diyar gwamnan kafin ya koma Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...