Da dumi-dumi: Tinubu zai kai ziyarar aiki jihar Katsina

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki ta kwanaki Biyu zuwa jihar Katsina .

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun fadar Shugaban Kasa Bayo Onanuga ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Sanarwar ta ce a yayin ziyarar shugaban kasar zai gana da masu ruwa da tsaki domin duba yanayin tsaro a jihar.

Kungiyar Kwadago ta Kano ta aikewa gwamna Abba gida-gida muhimmin sako

Zai kaddamar da cibiyar injinan noma ta Katsina da kuma titin mota mai nisan kilomita 24 wanda Gwamna Dikko Umar Radda ya kammala.

InShot 20250309 102403344

Shugaba Tinubu zai kuma halarci daurin auren diyar gwamnan kafin ya koma Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...