Da dumi-dumi: Tinubu zai kai ziyarar aiki jihar Katsina

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyarar aiki ta kwanaki Biyu zuwa jihar Katsina .

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun fadar Shugaban Kasa Bayo Onanuga ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

IMG 20250415 WA0003
Talla

Sanarwar ta ce a yayin ziyarar shugaban kasar zai gana da masu ruwa da tsaki domin duba yanayin tsaro a jihar.

Kungiyar Kwadago ta Kano ta aikewa gwamna Abba gida-gida muhimmin sako

Zai kaddamar da cibiyar injinan noma ta Katsina da kuma titin mota mai nisan kilomita 24 wanda Gwamna Dikko Umar Radda ya kammala.

InShot 20250309 102403344

Shugaba Tinubu zai kuma halarci daurin auren diyar gwamnan kafin ya koma Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abin mamaki: Barawo ya sace Motar dake cikin ayarin motocin gidan gwamnatin Kano

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar...

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...