Yanzu Yanzu: Hukumar KNUPDA ta rushe gaban shagon jarumar Tiktok Rahama

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Hukumar KNUPDA ta kaddamar da rushe gine-ginen da akayi ba bisa ka’ida ba a titin UDB dake kano.

Ana zargin rumfar shagon wata matashiyar ‘yar tiktok wato Rahama Sa’idu aikin ya rutsa da ita.

IMG 20250415 WA0003
Talla

A safiyar Alhamis din nan matashiyar ta garzaya Hukumar Karbar Korafi ta Kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado, inda ta zargi an cire mata allon sanarwa ba tare da an sanar mata ba, sai dai hukumar tace anbi ka’ida gabanin daukar hukuncin.

Wata kungiya ta bukaci Gwamnan Kano ya dakatar da Shugaban karamar hukumar Gwale

A yammacin wannan rana kuma hukumar ta KNUPDA ta kammala aikin rushe ragowar gurin da suka ce matashiyar ‘yar tiktok din tayi cin hanya.

InShot 20250309 102403344

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a jiya ne hukumar KNUPDA ta cire allon tallan shagon jaruma Rahama Sa’ed , wanda hakan ya cecekuce a kafafen yada labaran.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...