Yanzu Yanzu: Hukumar KNUPDA ta rushe gaban shagon jarumar Tiktok Rahama

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Hukumar KNUPDA ta kaddamar da rushe gine-ginen da akayi ba bisa ka’ida ba a titin UDB dake kano.

Ana zargin rumfar shagon wata matashiyar ‘yar tiktok wato Rahama Sa’idu aikin ya rutsa da ita.

IMG 20250415 WA0003
Talla

A safiyar Alhamis din nan matashiyar ta garzaya Hukumar Karbar Korafi ta Kano karkashin jagorancin Barr. Muhuyi Magaji Rimin Gado, inda ta zargi an cire mata allon sanarwa ba tare da an sanar mata ba, sai dai hukumar tace anbi ka’ida gabanin daukar hukuncin.

Wata kungiya ta bukaci Gwamnan Kano ya dakatar da Shugaban karamar hukumar Gwale

A yammacin wannan rana kuma hukumar ta KNUPDA ta kammala aikin rushe ragowar gurin da suka ce matashiyar ‘yar tiktok din tayi cin hanya.

InShot 20250309 102403344

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a jiya ne hukumar KNUPDA ta cire allon tallan shagon jaruma Rahama Sa’ed , wanda hakan ya cecekuce a kafafen yada labaran.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...