Gwamnatin Kano za ta inganta walwala ma’aikatan dake kula da harkokin kudi – Babbar Akanta

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta fito da sabbin dabarun aiki da za su saukakawa ma’aikatan ta dake kula da harkokin kudi a ma’aikatu daban-daban wajen aikin su.

Babbar Akanta ta Kano Hajiya Jamila Magaji Abdullahi FCNA ce ta bayyana hakan yayin taron tattaunawa na masu ruwa da tsaki kan fitar da sahihan bayanai da su ka shafi kudi na shekarar 2024 da ta gabata.

FB IMG 1744283415267
Talla

Hakan na cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran ofishin sakataren gwamnatin Kano Alhaji Musa Tanko Muhammad ya fitar.

Babu ja da baya kan dokokin kare kimar addinin musulunci, Gwamnatin Kano ta fadawa kotun ECOWAS

Sanarwar ta kuma ce an shirya taron ne dan sanin yadda za a kara alkintawa tare da kula da harkokin kudade a ma’aikatu.

InShot 20250309 102403344

Da yake jawabi yayin yaron Alhaji Rabiu Abdullahi yabawa gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi kan yadda ya ke samar da abubuwan ci gaba a harkokin tafikar da kudi a nan Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...