Gwamnatin Kano za ta inganta walwala ma’aikatan dake kula da harkokin kudi – Babbar Akanta

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta fito da sabbin dabarun aiki da za su saukakawa ma’aikatan ta dake kula da harkokin kudi a ma’aikatu daban-daban wajen aikin su.

Babbar Akanta ta Kano Hajiya Jamila Magaji Abdullahi FCNA ce ta bayyana hakan yayin taron tattaunawa na masu ruwa da tsaki kan fitar da sahihan bayanai da su ka shafi kudi na shekarar 2024 da ta gabata.

FB IMG 1744283415267
Talla

Hakan na cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran ofishin sakataren gwamnatin Kano Alhaji Musa Tanko Muhammad ya fitar.

Babu ja da baya kan dokokin kare kimar addinin musulunci, Gwamnatin Kano ta fadawa kotun ECOWAS

Sanarwar ta kuma ce an shirya taron ne dan sanin yadda za a kara alkintawa tare da kula da harkokin kudade a ma’aikatu.

InShot 20250309 102403344

Da yake jawabi yayin yaron Alhaji Rabiu Abdullahi yabawa gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi kan yadda ya ke samar da abubuwan ci gaba a harkokin tafikar da kudi a nan Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...