Yanzu-yanzu: Majalisar Wakilan Nigeria ta bayyana Matsayarta Kan dokar ta baci a jihar Rivers

Date:

 

Majalisar wakilan Nigeria ta Amince da dokar ta baci da shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya a jihar Rivers.

Yayin zamansu na ranar Alhamis, ƴan majalisar wakilan sun amince da gagarumin rinjaye ƙudirin shugaban ƙasar na ayyana dokar ta ɓaci a jihar Rivers.

InShot 20250309 102403344
Talla

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a ranar Talata ne Shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a jihar inda ya dakatar da gwamnan jihar da sauran zaɓaɓɓun shugabanni.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...