Yanzu-yanzu: Majalisar Wakilan Nigeria ta bayyana Matsayarta Kan dokar ta baci a jihar Rivers

Date:

 

Majalisar wakilan Nigeria ta Amince da dokar ta baci da shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya a jihar Rivers.

Yayin zamansu na ranar Alhamis, ƴan majalisar wakilan sun amince da gagarumin rinjaye ƙudirin shugaban ƙasar na ayyana dokar ta ɓaci a jihar Rivers.

InShot 20250309 102403344
Talla

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito a ranar Talata ne Shugaba Tinubu ya ayyana dokar ta-ɓaci a jihar inda ya dakatar da gwamnan jihar da sauran zaɓaɓɓun shugabanni.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Tinubu ya Iso Kano domin ta’aziyyar Dantata

Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya iso jihar Kano...

ALGON ta Kano Sa’adatu Soja ta sami sabon matsayi a kungiyar ALGON ta Ƙasa

Daga: Aliyu Danbala Gwarzo. Shugabar karamar hukumar Tudunwada kuma ALGON...

Da dumi-dumi: Tinubu zai zo Kano

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu zai zo Kano ranar...

Tinubu ya sauya sunan jami’ar Maiduguri zuwa Sunan Muhd Buhari

Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Jami'ar Maiduguri zuwa...