Inganta tsaro: Kwamitin tsaro a Kano ta gana da masu ruwa da tsaki a harkar

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Kwamin tsaro da yaki da fadan daba a jihar Kano ya gana da Daraktan hukumar DSS da Rundunar yan sanda da masu ruwa da sha’anin tsaro don inganta tsaro a Kano.

Shugaban kwamitin Dr. Yusuf K/Mata a ganawarsa da manema labarai ya ce sun kai ziyarar ne domin tattauna muhimman batutuwa da suka shafi tsaro tare da neman goyon bayan jami’an tsaro domin samun nasarar aikin da aka dorawa musu.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sannan ya bukaci hadin kan jami’an tsaron domin magance matsalar a Jihar Kano.

Da yake karin haske kwamishinan ma’aikatar yada kabarai da al’amuran cikin gida ta Jihar Kano, Comrd. Ibrahim Waiya, ya yabawa Rundunar Yan Sanda ta Jihar Kano, bisa rawar da suke takawa wajan inganta tsaro a Jihar.

Sabon Rikici ya Barke Tsakanin Jiga Jigan NNPP Kwankwasiyya a Kano

A jawabinsa AIG Salman Dogo Garba, ya yabawa gwamnan Jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf bisa samar da kwamitin.

Ya kuma ce a shirye suke su bada gudunmawa wajan magance matsalar tsaro a Jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...