Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya tabbatar da cewa an ga watan Ramadana a Nigeria

“Mun sami labarin ganin watan Ramadana a Wannan rana ta Juma’a, kuma muna tantance mun kuma amince da Batun ganin watan, don haka gobe ne 1 ga watan Ramadana”.

InShot 20250115 195118875
Talla

Kadaura24 ta rawaito Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai a fadarsa dake Sokoto.

Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Bisa Wannan bayani na Sarkin musulmi ta tabbaa gobe asabar ne 1 ga watan Ramadan na Shekarar 1446 Bayan Hijr.

Dama dai yau Juma’a ne 29 ga Watan sha’aban Kuma ita ranar da mai alfarma sarkin musulmi ya bada Umarnin a fara duban jinjirin watan duban wata a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...