Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya tabbatar da cewa an ga watan Ramadana a Nigeria

“Mun sami labarin ganin watan Ramadana a Wannan rana ta Juma’a, kuma muna tantance mun kuma amince da Batun ganin watan, don haka gobe ne 1 ga watan Ramadana”.

InShot 20250115 195118875
Talla

Kadaura24 ta rawaito Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai a fadarsa dake Sokoto.

Yanzu-Yanzu: An ga Watan Ramadan a Ƙasar Saudiyya

Bisa Wannan bayani na Sarkin musulmi ta tabbaa gobe asabar ne 1 ga watan Ramadan na Shekarar 1446 Bayan Hijr.

Dama dai yau Juma’a ne 29 ga Watan sha’aban Kuma ita ranar da mai alfarma sarkin musulmi ya bada Umarnin a fara duban jinjirin watan duban wata a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...