Gwamnatin Kano ta yi watsi da yunkurin yan sanda na hana taron Maulidin Shehu Inyass

Date:

Gwamnatin jihar Kano tayi kira ga Shugaban Kasa Bola Tinubu daya bayar da umarnin janye jami’an yan’ sanda da aka jibge a filin wasa na Sani Abacha.

Kwamishinan yada labarai Kwamaret Ibrahim Waiyya ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai.

Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewar za’a gudanar da taron Mauludi kamar yadda aka saba gudanarwa a duk shekara.

InShot 20250115 195118875
Talla

Kwamishinan ya kara da cewar babu wani dalili da za ‘a hana mabiya darikar Tijjaniyya gudanar da taron su a gobe kamar yadda aka shirya.

Da dumi-dumi: Yan sanda sun kama Muhuyi Magaji Rimin gadon

Yakara da cewar idan akwai batun rade-raden matsalar tsaro kama yayi Gwamnatin Tarayya ta tun-tunbi gwamnatin Kano, ba kawai a kawo yan’ sanda ba.

Idan za a iya tunawa a wannan rana ta Juma’a rundunar yan sandan Kano ta fitar da sanarwa inda ta ce akwai barazanar tsaro a jihar da kuma wani kulli da suka gano na kai hari jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...