Gwamnatin Kano ta yi watsi da yunkurin yan sanda na hana taron Maulidin Shehu Inyass

Date:

Gwamnatin jihar Kano tayi kira ga Shugaban Kasa Bola Tinubu daya bayar da umarnin janye jami’an yan’ sanda da aka jibge a filin wasa na Sani Abacha.

Kwamishinan yada labarai Kwamaret Ibrahim Waiyya ya bayyana hakan yayin wani taron manema labarai.

Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewar za’a gudanar da taron Mauludi kamar yadda aka saba gudanarwa a duk shekara.

InShot 20250115 195118875
Talla

Kwamishinan ya kara da cewar babu wani dalili da za ‘a hana mabiya darikar Tijjaniyya gudanar da taron su a gobe kamar yadda aka shirya.

Da dumi-dumi: Yan sanda sun kama Muhuyi Magaji Rimin gadon

Yakara da cewar idan akwai batun rade-raden matsalar tsaro kama yayi Gwamnatin Tarayya ta tun-tunbi gwamnatin Kano, ba kawai a kawo yan’ sanda ba.

Idan za a iya tunawa a wannan rana ta Juma’a rundunar yan sandan Kano ta fitar da sanarwa inda ta ce akwai barazanar tsaro a jihar da kuma wani kulli da suka gano na kai hari jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...