Da Dumi-dumi: Tinubu ya sake baiwa Ganduje da Gawuna Mukami

Date:

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya sake baiwa shugaban jam‘iyyar APC ta Nijeriya Dr Abdullahi Ganduje da Gawuna da wasu mutane 40 mukamai.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Kasa Bayo Onanuga ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce tsohon gwamnan na Kano an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwa na hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa (FAAN Board Chairman).

InShot 20250115 195118875
Talla

Dr. Nasiru Yusuf Gawuna kuma an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwar Bankin nada lamuni na Kasa

Sanarwar ta ce wadannan sabbin mukamai ba za su yi katsalandan ga ayyukan shugabannnin hukumomin da gwamnati ta sanar tun da farko ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...