Da Dumi-dumi: Tinubu ya sake baiwa Ganduje da Gawuna Mukami

Date:

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya sake baiwa shugaban jam‘iyyar APC ta Nijeriya Dr Abdullahi Ganduje da Gawuna da wasu mutane 40 mukamai.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Kasa Bayo Onanuga ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce tsohon gwamnan na Kano an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwa na hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa (FAAN Board Chairman).

InShot 20250115 195118875
Talla

Dr. Nasiru Yusuf Gawuna kuma an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwar Bankin nada lamuni na Kasa

Sanarwar ta ce wadannan sabbin mukamai ba za su yi katsalandan ga ayyukan shugabannnin hukumomin da gwamnati ta sanar tun da farko ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya tura tawaga mai karfi wajen Abba Ganduje

Daga Rahama Umar Kwaru   Babban Daraktan Hukumar Samar da Wutar...

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...