Da Dumi-dumi: Tinubu ya sake baiwa Ganduje da Gawuna Mukami

Date:

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tinubu ya sake baiwa shugaban jam‘iyyar APC ta Nijeriya Dr Abdullahi Ganduje da Gawuna da wasu mutane 40 mukamai.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Kasa Bayo Onanuga ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce tsohon gwamnan na Kano an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwa na hukumar kula da tashoshin jiragen sama ta kasa (FAAN Board Chairman).

InShot 20250115 195118875
Talla

Dr. Nasiru Yusuf Gawuna kuma an bashi mukamin shugaban hukumar gudanarwar Bankin nada lamuni na Kasa

Sanarwar ta ce wadannan sabbin mukamai ba za su yi katsalandan ga ayyukan shugabannnin hukumomin da gwamnati ta sanar tun da farko ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...