Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar dawo da wutar lantarki Arewacin Nigeria

Date:

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya ce za a maido da wutar lantarki a jihohin Arewa 17 da suke fama da matsalar barna a layin Shiroro zuwa Kaduna nan da kwanaki biyar.

Mista Adelabu ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan wata ganawa da yayi da shugaban kasa Bola Tinubu ranar litinin a Abuja.

Talla

Ya ce matsalar wutar lantarki da ake samu a yankin Arewacin kasar nan ya biyo bayan lalata layin Shiroro zuwa Kaduna da aka yi, babban layin da ke samar da wutar lantarki ga Arewa.

Sai dai ya ce za a gyara layin wutar a cikin kwanaki uku zuwa biyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...