Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar dawo da wutar lantarki Arewacin Nigeria

Date:

Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya ce za a maido da wutar lantarki a jihohin Arewa 17 da suke fama da matsalar barna a layin Shiroro zuwa Kaduna nan da kwanaki biyar.

Mista Adelabu ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa bayan wata ganawa da yayi da shugaban kasa Bola Tinubu ranar litinin a Abuja.

Talla

Ya ce matsalar wutar lantarki da ake samu a yankin Arewacin kasar nan ya biyo bayan lalata layin Shiroro zuwa Kaduna da aka yi, babban layin da ke samar da wutar lantarki ga Arewa.

Sai dai ya ce za a gyara layin wutar a cikin kwanaki uku zuwa biyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...