Da dumi-dumi: DSS ta kama shugaban kungiyar Kwadagon Nigeria

Date:

Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS sun kama shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero.

PUNCH ta rawaito cewa an kama Ajaero ne a safiyar ranar Litinin a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe dake Abuja, akan hanyar sa ta zuwa kasar Ingila domin gudanar da wani aiki a hukumance.

An bukaci shugaban NLC ya halarci taron kungiyoyin Kwadago da za a yi a Landan, wanda za a fara yau.

Karin bayani na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...