Da dumi-dumi: DSS ta kama shugaban kungiyar Kwadagon Nigeria

Date:

Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta DSS sun kama shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya, Joe Ajaero.

PUNCH ta rawaito cewa an kama Ajaero ne a safiyar ranar Litinin a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe dake Abuja, akan hanyar sa ta zuwa kasar Ingila domin gudanar da wani aiki a hukumance.

An bukaci shugaban NLC ya halarci taron kungiyoyin Kwadago da za a yi a Landan, wanda za a fara yau.

Karin bayani na nan tafe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related