Da dumi-dumi: Gwamnan kano ya turawa majalisar dokoki sunan wanda zai nada a matsayin kwamishina

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tura sunan wani tsohon soji ga majalisar dokokin jihar kano domin tantace shi a matsayin kwamishina.

Wanda aka tura din shi ne Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris mai ritaya.

Talla
Talla

Shugaban majalisar Isma’il Falgore ne ya karanta wasikar da gwamnan ya tura musu, Yayin zaman majalisar na wannan rana ta talata.

Majalisar ta bukaci wanda aka tura sunan na sa da ya gurfana gaban majalisar gobe laraba domin tantancewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...