Da dumi-dumi: Gwamnan kano ya turawa majalisar dokoki sunan wanda zai nada a matsayin kwamishina

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tura sunan wani tsohon soji ga majalisar dokokin jihar kano domin tantace shi a matsayin kwamishina.

Wanda aka tura din shi ne Manjo Janar Muhammad Inuwa Idris mai ritaya.

Talla
Talla

Shugaban majalisar Isma’il Falgore ne ya karanta wasikar da gwamnan ya tura musu, Yayin zaman majalisar na wannan rana ta talata.

Majalisar ta bukaci wanda aka tura sunan na sa da ya gurfana gaban majalisar gobe laraba domin tantancewa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...