Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Al’ummar Arewaci da kudancin Nigeria sun harzuka bayan da mawakin siyasar nan Dauda Kahutu Rarara, akan ta su suka rika kai kararsa fegin Facebook wanda hakan yasa suka rufe shafin nasa.

Mawakin ya saki waƙar Inda yake nuna godiya ga shugaban kasa kan halin da ake ciki musamman kan matakin da ya dauka na dawo wa da kananan hukumomi yancin cin gashin kansu.

Sanata Kwankwaso ya fitar da matsayarsa kan zanga-zangar tsadar rayuwa a Nigeria

Wakar dai ta jawo chache-kuce tun daga jiya juma’a zuwa yau asabar musamman a dandalin Facebook, X da Intergram da TikTok.

Talla
Talla

Yanzu haka dai bayan cika ka’idoji dandalin Facebook sun rufe shafin nasa mai suna “Dauda Kahutu Rarara”.

Yanzu Kuma matasan sun dukufa kai karar Dauda Kahutu Rarara ta neman a rufe shafukansa na Intergram da TikTok.

Ga hotunan yadda aka rufe shafin na Rarara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Amfani da al’ada a cikin fina-finan kannywood ne ya hana masa’antar ci gaba – Khadija Osi

Jaruma a masana'antar Kannywood Khadija Muhammad wacce aka fi...

Nasarar da Ɗaliban Kano suka Samu a NECO Kokari ne na Gwamnatin Ganduje – Sanusi Kiru

Tsohon Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Hon. Muhammad Sanusi...

Gwamnatin Tarayya ta Kaddamar da Aikin samar da wutar sola na Naira Biliyan 12 a asibitin Malam Aminu Kano

Kwana biyu bayan rikicin wutar lantarki tsakanin Asibitin Koyarwa...

Kano Ta Zama Zakara A Jarrabawa NECO Ta Bana

Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta Najeriya (NECO),ta fitar...