Karamar Hukumar Bichi Ta Rushe Wasu Daga Cikin kwamitocinta

Date:

Daga Abubakar Lawan Bichi

 

Karamar hukumar Bichi ta rushe dukkanin kwamitocin lafiya na Asibitoci dana Ilimi da kuma na hakar ma’adai a garin Danzabuwa dake Karamar hukumar ta Bichi.

Da yake rushe Kwamitoci Shugaban riko na Karamar hukumar Alhaji Ahmad Kado Bichi yace an rushe Kwamitoci bisa Kyakyakyawan manufa sakamako kiraye kiraye da Jama’a suke dan kawo sabon Cigaban a dukkan fadi Karamar hukumar ta Bichi.

Yanzu-yanzu: Muhuyi Magaji Ya Sake Kaddamar da Sabbin Zarge-zarge akan Ganduje

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami’in yada labarai na Karamar hukumar ta Bichi Mukhtar Usman Romi ya aikowa kadaura24 a ranar talata.

Dan haka Alh Ahmad Kado Bichi ya bukaci russusun yan Kwamiti dasu mika kayan aiki ga Karamar hukumar ta Bichi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...