Karamar Hukumar Bichi Ta Rushe Wasu Daga Cikin kwamitocinta

Date:

Daga Abubakar Lawan Bichi

 

Karamar hukumar Bichi ta rushe dukkanin kwamitocin lafiya na Asibitoci dana Ilimi da kuma na hakar ma’adai a garin Danzabuwa dake Karamar hukumar ta Bichi.

Da yake rushe Kwamitoci Shugaban riko na Karamar hukumar Alhaji Ahmad Kado Bichi yace an rushe Kwamitoci bisa Kyakyakyawan manufa sakamako kiraye kiraye da Jama’a suke dan kawo sabon Cigaban a dukkan fadi Karamar hukumar ta Bichi.

Yanzu-yanzu: Muhuyi Magaji Ya Sake Kaddamar da Sabbin Zarge-zarge akan Ganduje

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami’in yada labarai na Karamar hukumar ta Bichi Mukhtar Usman Romi ya aikowa kadaura24 a ranar talata.

Dan haka Alh Ahmad Kado Bichi ya bukaci russusun yan Kwamiti dasu mika kayan aiki ga Karamar hukumar ta Bichi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...