Bana goyon bayan cakuduwa tsakanin Maza da Mata a wajen Maulidi – Sheikh Nasir Adam

Date:

Daga Nura Abubakar

Shugaban Majalisar Limaman juma’a ta jihar Kano Kuma babban Limaman masallacin Juma’a na Sheikh Ahmadu Tijjani dake Kofar mata Sheikh Nasir Adam ya bayyana Cewa baya goyon bayan cakuduwar da ake yi tsakanin Maza da Mata a wuraren Maulidi.
Sheikh Nasir Adam ya bayyana hakan ne wajen Maulidin da Zawiyyar Marigayi Uba Ibrahim Ringim dake unguwar sabuwar kofa a birnin Kano.
Shehun Malamin yace ya Zama wajibi Malamai su Rika kula sosai wajen tabbatar da Mata basu hadu da Mata ba,Inda yace sau tari anfi Samun irin Wannan mummunar Dabi’ar Yayin da Dalibai suke zagayen kewaye Gari a Wannan Wata na Maulidi.
” Wannan mummunar Dabi’ar gaskiya tana neman Kara yawa a Cikin al’ummar mu ,Kuma hakan ba karamin kuskure bane Wanda hakan kan baiwa shedan da shedanun Mutane damar aiwatar da wancan shedanci a warwaren wancan zagaye.”
Sheikh Nasir Adam ya bukaci Iyayen yara da malaman makarantu dasu tashi tsaye wajen yakar Wannan mummunar Dabi’ar wadda take Kara Shigar al’ummar mu.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NUJ Za Ta Karrama Gwamna Abba Kabir Yusuf Da Lambar Girmamawa

Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Ƙasa (NUJ), ƙarƙashin jagorancin Kwamared...

Ciyaman din Wudil ya ba da umarnin sassauta Totoci saboda rasuwar tsohon shugaban K/H

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Shugaban karamar hukumar Wudil Abba Muhammad...

Da dumi-dumi: Yansanda a Kano sun kama yan daba 51 dauke da muggan makamai, tare da bayyana sunayensu

Daga Rukayya Abdullahi Maida Rundunar yansanda ta kasa reshen jihar...

Fadan daba ya sa an hade Sallar Magariba da Isha’i a wata unguwa Kano

Daga Munnira Ahmad Al'ummar unguwar Dorayi dake karamar hukumar Gwale...