Ramadan :Dan Majalisa ya raba tsabar kudi har Naira Miliyan Hamsin ga al’ummar sa

Date:

Dan Majalisa Lado Suleja Ya Kaddamar Da Rabon kudi Naira Miliyan Hamsin Ga Jama’ar Sa.

A Safiyar Talata Ne Dan Majalisar Kasa Dake Wakiltar Suleja Tafa Da Gurara Hon Lado Suleja Ya Rabawa Mutane Dari Da Ashirin Tsabar Kudi Naira Miliyan Hamsin.

Dan Majalisa Wanda Yace Bayan Salla Da Mako Daya Za’a Cigaba Da Rabon kudin Inda Mutane Dari Biyu Da Arba’in Zasu Samu Naira Miliyan Dari, Ya Kalubalenci Wadanda Suka Ci Gajiyar Kudin Da Suyi Amfani Dashi Yadda Yakamata.

Wadanda Suka Ci Gajiyar Sun Samu Naira Miliyan Daya-Daya Da Kuma Wasu Sun Samu Naira Dubu Dari Biyar-Biyar.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ta Umarci gwamnatin Kano ta biya diyyar rushe ginin Asibitin Tiamin

    Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke hukuncin cewa matakin...

Shirin bunkasa Noma da Kiwo na Kano na dab da kammala aiyukan hanyoyi a karkara

Daga Isa Ahmad Getso   Shugaban shirin bunkasa noma da kiwo...

Hukumar tace fina-finai ta soke lasisin wasu gidajen wasannin gala 8 tare da Haramta aikinsu a Kano

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A wani mataki na tabbatar da...

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...