Ramadan :Dan Majalisa ya raba tsabar kudi har Naira Miliyan Hamsin ga al’ummar sa

Date:

Dan Majalisa Lado Suleja Ya Kaddamar Da Rabon kudi Naira Miliyan Hamsin Ga Jama’ar Sa.

A Safiyar Talata Ne Dan Majalisar Kasa Dake Wakiltar Suleja Tafa Da Gurara Hon Lado Suleja Ya Rabawa Mutane Dari Da Ashirin Tsabar Kudi Naira Miliyan Hamsin.

Dan Majalisa Wanda Yace Bayan Salla Da Mako Daya Za’a Cigaba Da Rabon kudin Inda Mutane Dari Biyu Da Arba’in Zasu Samu Naira Miliyan Dari, Ya Kalubalenci Wadanda Suka Ci Gajiyar Kudin Da Suyi Amfani Dashi Yadda Yakamata.

Wadanda Suka Ci Gajiyar Sun Samu Naira Miliyan Daya-Daya Da Kuma Wasu Sun Samu Naira Dubu Dari Biyar-Biyar.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...