Nafdac ta rufe wasu Kamfanin Yogot 4 a kaduna

Date:

Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa, NAFDAC, a jihar Kaduna ta rufe wasu cibiyoyi hudu da suke aikin samar da madarar yogot ba tare da rajista ba.
 Jami’in hulda da jama’a na hukumar, Nasiru Mato ne ya bayyana hakan a wata hira da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ranar Juma’a a Kaduna.
 Mato ya ce hukumar ta rufe wuraren ne yayin da take zagayen Sanya idonu a  jihar don bankado Masu Aiki ba bisa ka’ida ba Kamar yadda Wadancan suke yi. Yace sun same su Suna aiki da kayiyaki mass inganci, rashin tsaftar muhalli, da aiki da tsohon lasisin da wa’adin su ya kare.
 Ya ce aikin sa ido wani bangare ne na matakan da hukumar ta ke dauka a jihar don tabbatar da cewa kmafanoni Suna Amfani da Sinadarai Masu inganci da tsafta da dai Sauransu.
 “Dangane da abin da ya gabata, muna so mu yi amfani da wannan damar don jaddada cewa dole ne a kiyaye tare da bin ƙa’idojin aiki ga masu samar da yoghurt da sauran abubuwan sha na ruwa don kare lafiyar masu amfani da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...