Nafdac ta rufe wasu Kamfanin Yogot 4 a kaduna

Date:

Hukumar Kula da Abinci da Magunguna ta Kasa, NAFDAC, a jihar Kaduna ta rufe wasu cibiyoyi hudu da suke aikin samar da madarar yogot ba tare da rajista ba.
 Jami’in hulda da jama’a na hukumar, Nasiru Mato ne ya bayyana hakan a wata hira da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ranar Juma’a a Kaduna.
 Mato ya ce hukumar ta rufe wuraren ne yayin da take zagayen Sanya idonu a  jihar don bankado Masu Aiki ba bisa ka’ida ba Kamar yadda Wadancan suke yi. Yace sun same su Suna aiki da kayiyaki mass inganci, rashin tsaftar muhalli, da aiki da tsohon lasisin da wa’adin su ya kare.
 Ya ce aikin sa ido wani bangare ne na matakan da hukumar ta ke dauka a jihar don tabbatar da cewa kmafanoni Suna Amfani da Sinadarai Masu inganci da tsafta da dai Sauransu.
 “Dangane da abin da ya gabata, muna so mu yi amfani da wannan damar don jaddada cewa dole ne a kiyaye tare da bin ƙa’idojin aiki ga masu samar da yoghurt da sauran abubuwan sha na ruwa don kare lafiyar masu amfani da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnan Kano ya gabatar da kasafin kudin 2026 da ya kai N1.368 tiriliyan

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya gabatar...

Nazarin Yadda Shaharar Sanata Barau Ta Karade Nigeria – Abba Anwar

Daga Abba Anwar Wani babban abin lura game da rayuwar...

Kungiyar Ɗaliban Mariri ta gudanar da aikin duba marasa Lafiya kyauta a yankin

Daga Abdallahi Shu'aibu Hayewa   Kungiyar Dalibai ta Makarantar Mariri wato...

Gwamnan Taraba ya bayyana dalilinsa na shirin komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya ce zai shiga...