Tsadar Kayan Abinchi: Tinubu na Ganawa da Masu Ruwa da Tsaki

Date:

A halin yanzu dai kwamitin shugaban kasa kan bada agajin gaggawa a sha’anin Abinchi na gudanar da taro a fadar shugaban kasa dake Abuja kan tsadar rayuwa a Nigeria.

Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikata fadar shugaban kasa ne ya kira kwamitin din, wanda shugaban kasa Bola Tinubu zai jagoranci.

Yunwa: Rarara ya raba kyautar kayan Abinchi da kuɗin cefane ga magidanta

Nuhu Ribadu, mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro (NSA); Yemi Cardoso, gwamnan babban bankin Najeriya (CBN); Tahir Mamman, ministan ilimi; Wale Edun; Ministan kudi da Abubakar Kyari, ministan noma, da Mustapha Shehuri da sauransu ne suka halarci tattaunawar.

Iftila’i: Gobara ta Hallaka Wani Yaro Dan Shekara 4 a Kano

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito mawuyacin halin da al’ummar Nigeria suke ciki sakamakon tabarbarewar tattalin arzikin kasar, wanda ya janyo tsadar rayuwa.

Hakan ne dai ta haddasa Zanga-Zangar lumana a jihar Neja, inda daruruwan mutane suka fito domin nuna damuwarsu kan halin da suke ciki na tsadar kayan Abinchi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...