Zaben Cike Gurbi: INEC ta Magantu Kan Sace Akwatunan Zabe a Kano

Date:

 

Hukumar zaɓen Najeriya ta ce tana sanya idanu tare da gudanar da bincike kan wasu rahotonnin samun hatsaniya a zaɓukan cike giɓi da ake gudanarwa wasu jihohin ƙasar.

Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta wallafa a shafinta na X, ta ce ta samu rahoton cewa wasu ɓata gari sun sace kayayyakin zaɓe a wasu wurare a jihohin Kano da Akwa Ibom da kuma Enugu.

Sakon Rundunar Yan sandan Kano ga Al’umma Game da Zaɓen da Za’a Yi Gobe Asabar

Sanarwar INEC ɗin ta ce an samu tsaiko a rumfuna 10 na ƙananan hukumomin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, inda ake gudanar da zaɓen ‘yan majalisun dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...