Zaben Cike Gurbi: INEC ta Magantu Kan Sace Akwatunan Zabe a Kano

Date:

 

Hukumar zaɓen Najeriya ta ce tana sanya idanu tare da gudanar da bincike kan wasu rahotonnin samun hatsaniya a zaɓukan cike giɓi da ake gudanarwa wasu jihohin ƙasar.

Cikin wata sanarwa da INEC ɗin ta wallafa a shafinta na X, ta ce ta samu rahoton cewa wasu ɓata gari sun sace kayayyakin zaɓe a wasu wurare a jihohin Kano da Akwa Ibom da kuma Enugu.

Sakon Rundunar Yan sandan Kano ga Al’umma Game da Zaɓen da Za’a Yi Gobe Asabar

Sanarwar INEC ɗin ta ce an samu tsaiko a rumfuna 10 na ƙananan hukumomin Kunchi da Tsanyawa a jihar Kano, inda ake gudanar da zaɓen ‘yan majalisun dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...