Yanzu-yanzu: Kotu a Kano Ta Bada Umarnin Tsare Danbilki Kwamanda

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

Alkalin kotun majistiri ta Kano ya bayar da umarnin tsare Abdulmajid Danbilki Kwamanda bisa zarginsa da kalaman da basu dace ba akan jagoran jam’iyyar NNPP Rabi’u Musa Kwankwaso dangane da batun masarautu a Kano.

Siyasar Kano: Tinubu Ya Baiwa Kwankwaso da Ganduje Umarni

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Danbilki kwamanda ya yi kaurin suna wajen kalubalantar jagoran jam’iyyar NNPP da gwamnatin jihar kano ta Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP.

Karin bayani na nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...