Yanzu-yanzu: Kotu a Kano Ta Bada Umarnin Tsare Danbilki Kwamanda

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

Alkalin kotun majistiri ta Kano ya bayar da umarnin tsare Abdulmajid Danbilki Kwamanda bisa zarginsa da kalaman da basu dace ba akan jagoran jam’iyyar NNPP Rabi’u Musa Kwankwaso dangane da batun masarautu a Kano.

Siyasar Kano: Tinubu Ya Baiwa Kwankwaso da Ganduje Umarni

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Danbilki kwamanda ya yi kaurin suna wajen kalubalantar jagoran jam’iyyar NNPP da gwamnatin jihar kano ta Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP.

Karin bayani na nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta nemi majalisar dokokin jihar ta haramta auren jinsi

Gwamnatin jihar Kano ta buƙaci majalisar dokokin jihar ta...

Yan sanda a Kano sun lashi takobin samar da ingantaccen tsaro a ranar Takutaha

Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori,...

Gwamnatin Kano Ta Ayyana Ranar Hutun Mauludi

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana gobe Juma’a, 12 ga...

INEC ta yi Allah-wadai da masu yakin neman zabe tun kafin lokaci ya yi

Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) ta yi Allah wadai...