Yanzu-yanzu: Kotu a Kano Ta Bada Umarnin Tsare Danbilki Kwamanda

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

Alkalin kotun majistiri ta Kano ya bayar da umarnin tsare Abdulmajid Danbilki Kwamanda bisa zarginsa da kalaman da basu dace ba akan jagoran jam’iyyar NNPP Rabi’u Musa Kwankwaso dangane da batun masarautu a Kano.

Siyasar Kano: Tinubu Ya Baiwa Kwankwaso da Ganduje Umarni

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Danbilki kwamanda ya yi kaurin suna wajen kalubalantar jagoran jam’iyyar NNPP da gwamnatin jihar kano ta Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP.

Karin bayani na nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...

Da dumi-dumi: Wasu kungiyoyin APC a Kano sun fara kiraye-kirayen Abdullahi Abbas ya sauka daga shugaban jam’iyyar

Daga Hafsat Abdullahi Muhammad Kungiyoyin jam'iyyar APC da suka hadar...

Bayan Amincewar Kasar Saudia , an Sanya Ranar Binne Aminu Dantata a Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid...

Rashin Alhaji Aminu Dantata Babban Rashi ne ga harkokin kasuwanci a Duniya – Salbas

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Babban kamfani a masana'antar mai a...