Yanzu-yanzu: Kotu a Kano Ta Bada Umarnin Tsare Danbilki Kwamanda

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

Alkalin kotun majistiri ta Kano ya bayar da umarnin tsare Abdulmajid Danbilki Kwamanda bisa zarginsa da kalaman da basu dace ba akan jagoran jam’iyyar NNPP Rabi’u Musa Kwankwaso dangane da batun masarautu a Kano.

Siyasar Kano: Tinubu Ya Baiwa Kwankwaso da Ganduje Umarni

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Danbilki kwamanda ya yi kaurin suna wajen kalubalantar jagoran jam’iyyar NNPP da gwamnatin jihar kano ta Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP.

Karin bayani na nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...