Tinubu y ba da umarnin sake Karya farashin kayan Abinci a Nigeria

Date:

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bai wa wani kwamiti na majalisar zartarwar ta tarayya umarnin daukar karin matakai don rage farashin kayan abinci a fadin kasar nan.

Minista a Ma’aikatar Noma, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi, ne ya bayyana haka a Abuja ranar Laraba.

Sanata Abdullahi ya bayyana cewa za a aiwatar da wannan umarni ta hanyar tabbatar da tsaro domin wucewa da kayayyakin amfanin gona da sauran kayan abinci cikin kwanciyar hankali a kan manyan hanyoyi a duk fadin Najeriya.

Hasashe 6 da Musa Iliyasu Kwankwaso ya yi kuma suka tabbata a siyasar Kano

Ya kara da cewa wannan mataki na daga cikin hangen nesa na shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wajen cimma manufar sauko da kayan abinci mai dorewa a kasar.

FB IMG 1753738820016
Talla

Ministan ya jaddada cewa kwamiti na majalisar zartarwa na ci gaba da aiki kan hanyoyin tabbatar da tsaron kayayyakin noma da saukaka jigilar su daga wuraren da ake samarwa zuwa kasuwanni a dukkan jihohin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...