Gwamnan Niger ya Nada Mata 131 A Matsayin Masu Taimaka Masa

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya amince da nadin mata 131 a mukamai daban-daban na siyasa a jihar.

 

Kakakin gwamnan, Bologi Ibrahim, a wata sanarwa da ya fitar jiya, ya ce 41 daga cikin wadanda aka nada za su yi aiki a matsayin kodineta yayin da sauran 90 za su kasance a matsayin manyan mataimaka na musamman ga gwamnan (SSAs).

Talla

Yayin da yake taya wadanda aka nada murna, gwamnan ya yi kira gare su da su jajirce tare da bayar da gudunmawarsu wajen samun nasarar manufofin gwamnatinsa.

Shugaban Mulkin Soji na Nijar ya bayyana lokacin da zasu mika Mulki ga farar hula

Bago ya ce nadin nasu ya zo ne domin cika alkawarin da ya yi a lokacin yakin neman zabe na baiwa mata damar ba da gudummawarsu wajen gina jihar ta Neja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...

Da dumi-dumi: ASUU ta sanar da ranar da zata fara yajin aiki

Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci...