Da dumi-dumi: Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar Nigeria

Date:

Daga Maryam Ibrahim Muhammad

 

Shugaban Najeria, Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar kasar da karfe 7 na yamma a ranar Litinin, 31 ga Yuli, 2023.

Talla

Mai magana da yawun shugaban kasa, Dele Alake, ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau Litinin.

Shari’ar zaɓen gwamnan kano: Abba Gida-gida ya daukaka kara akan Shaidar APC na 32

Sanarwar ta kara da cewa, “An umurci gidajen talabijin da gidajen rediyo da sauran kafafen yada labarai da su Kamo gidan Talabijin ta Kasa NTA da Rediyon Najeriya wato FRCN don yada jawabin na shugaban kasar,” in ji sanarwar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...