Da dumi-dumi: Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar Nigeria

Date:

Daga Maryam Ibrahim Muhammad

 

Shugaban Najeria, Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga al’ummar kasar da karfe 7 na yamma a ranar Litinin, 31 ga Yuli, 2023.

Talla

Mai magana da yawun shugaban kasa, Dele Alake, ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar a safiyar yau Litinin.

Shari’ar zaɓen gwamnan kano: Abba Gida-gida ya daukaka kara akan Shaidar APC na 32

Sanarwar ta kara da cewa, “An umurci gidajen talabijin da gidajen rediyo da sauran kafafen yada labarai da su Kamo gidan Talabijin ta Kasa NTA da Rediyon Najeriya wato FRCN don yada jawabin na shugaban kasar,” in ji sanarwar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...