Da dumi-dumi: Abba Gida-gida ya kafa kwamitin riko na kungiyar Kano Pillars

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Yan kwamitin riko na hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars (Masu Gida).

 

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran gwamnan kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

Yanzu-Yanzu: Tinubu ya rushe Shugabannin Hukumomi, ma’aikatu da kamfanonin gwamnatin tarayya

Shugabannin Hukumar da mambobinsu da aka nada sun haɗar da

1. Babangida Little, Shugaba

2. Garba Umar, Member

3. Naziru Aminu Abubakar, memba

4. Bashir Chilla, memba

5. Ali Nayara Mai Samba, memba

6. Shuaibu Ibrahim Doguwa, memba

7. Rabiu Pele, memba

8. Muhammed Danjuma, memba

9. Sabo Chokalinka, memba

10. Abba Haruna (Dala FM), mamba

Tallah

11. Engr. Usman Kofar Na’isa

12. Yakubu Pele, mamba

12. Comrade Sani Ibrahim Coach, Sakatare

Sanarwar tace In sha Allahu za a kaddamar da hukumar a gobe Talata 20 ga watan Yuni, 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...