Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya tura sunayen wadanda zai nada a matsayin kwamishinoni

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya turawa Majalisar dokokin jihar kano sunayen mutane 19 domin tantancesu don nada su a matsayin kwamishinonin sa Kuma yan majalisar zartarwa jiha.

 

Majiyar Kadaura24 ta SOLACEBASE ta sunayen sun hadar da :

Yanzu-Yanzu: Tinubu ya rushe majalisun gudanarwar Hukumomi, ma’aikatu da kamfanonin gwamnatin tarayya

1- Comrade Aminu Abdulsalam

2- Hon. Umar Doguwa

3- Hon. Ali Haruna Makoda

4- Hon. Abubakar Labaran Yusuf

5- Hon. Danjuma Mahmoud

Tallah

6- Hon. Musa Shanono

7- Hon. Abbas Sani Abbas

8- Haj. Aisha Saji

9- Haj. Ladidi Garko

10- Dr. Marwan Ahmad

11- Engr. Muhd Diggol

12- Hon. Adamu Aliyu Kibiya

13- Dr. Yusuf Kofar Mata

14- Hon. Hamza Safiyanu

15- Hon. Tajo Usman Zaura

16- Sheikh Tijjani Auwal

17- Hon. Nasiru Sule Garo

18- Hon. Haruna Isa Dederi

19- Hon. Baba Halilu Dantiye

Rahotanni daga majalisar sun tabbatar da gwamnan ya tura sunaye, kuma kowanne lokaci daga yanzu za’a sanar da lokacin da za’a fara tantance wadanda aka tura sunayen nasu.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...