Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Abba Gida-gida ya yi Sabbin nada-naden mukamai

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Gwamnan Jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya gudanar da nada-naden mukamin na farko a gwamnatin sa.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Sunusi Bature Dawakin Tofa ya aikowa kadaura24.

Wadanda aka nada mukaman sun haɗa da:

1. Hon. Shehu Wada Sagagi, Shugaban Ma’aikata

2. Abdullahi Baffa Bichi, sakataren gwamnatin jihar Kano

3. Dr. Farouq Kurawa
Babban Sakataren gwamnan wato PPS

4. Hon. Abdullahi Ibrahim Rogo, Shugaban tsare-tsare na gwamna

5. Sanusi Bature Dawakin Tofa, Babban Sakataren Yada Labarai

Sanarwar ta ce an zabi Wadannan nade-naden sun fara aiki ne daga yau Litinin 29 ga Mayu, 2023. Kuma an zabi wadanda aka nada ne bisa la’akari da tarihinsu, sadaukarwa da amincin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...