Zamu bar Gwamnatin kano na dan lokaci kafin mu dawo – Ganduje

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje na jihar kano yace za su bar mulkin Kano na dan karamin lokaci kafin su sake dawowa .

 

” Wannan titi an kammala shi kuma mun zo budewa, budewar da muka sawa suna budewar bankwana, bankwana domin wannan yana cikin aiyukan da zamu bude domin mu yiwa mutanen kano bye-bye, amma na dan karamin lokaci”. Ganduje

Gwamna ya bayyana hakan ne lokacin da yake bude sabon titin kwanar Dala dake karamar hukumar Dala kano a yau din nan.

Akwai fargabar karatun daliban da dama a Jami’ar Yusuf Maitama Sule ya Sami tasgaro – Shugabar Dalibai

“Tarihi zai maimaita kansa na Dawo-dawo dama wancan Dawo-dawon ma mun muka sa aka yi ta, Kuma mu muka San Dawo-dawo, don haka a wannna lokaci kada mu manta da wakar nan ta Dawo-dawo”. Inji Gwamna Ganduje

Ganduje ya kuma bude tituna guda uku da suka hadar da titin Bello Kano terrace sai titin Kwanar Dala da Kuma na babban layi Kurna asabe da ke karamar hukumar Dala.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...