Zamu bar Gwamnatin kano na dan lokaci kafin mu dawo – Ganduje

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje na jihar kano yace za su bar mulkin Kano na dan karamin lokaci kafin su sake dawowa .

 

” Wannan titi an kammala shi kuma mun zo budewa, budewar da muka sawa suna budewar bankwana, bankwana domin wannan yana cikin aiyukan da zamu bude domin mu yiwa mutanen kano bye-bye, amma na dan karamin lokaci”. Ganduje

Gwamna ya bayyana hakan ne lokacin da yake bude sabon titin kwanar Dala dake karamar hukumar Dala kano a yau din nan.

Akwai fargabar karatun daliban da dama a Jami’ar Yusuf Maitama Sule ya Sami tasgaro – Shugabar Dalibai

“Tarihi zai maimaita kansa na Dawo-dawo dama wancan Dawo-dawon ma mun muka sa aka yi ta, Kuma mu muka San Dawo-dawo, don haka a wannna lokaci kada mu manta da wakar nan ta Dawo-dawo”. Inji Gwamna Ganduje

Ganduje ya kuma bude tituna guda uku da suka hadar da titin Bello Kano terrace sai titin Kwanar Dala da Kuma na babban layi Kurna asabe da ke karamar hukumar Dala.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...