Adam A Zango yana neman shawara kan aurar wacce ba musulma ba

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

 

Shahararren dan wasan hausan nan Adam A Zango nemi masoyansa da masu bibiyarsa a shafukan sada zumunta da su bashi shawara game da auran Ahlul kitabi da yake so zai yi.

Zango ya wallafa hakan ne a shafinsa na Instagram, yana mai neman jin shawarwarin masu bibiyar sa.

 

A baya dai jarumin na Kannywood yayi wani furuci da ya yamutsa hazo, inda yace ya haƙura da aure har ƙarshen rayuwarsa.

 

Wannan ya biyo bayan saɓanin da ya samu da matarsa, wanda ya kai ga rabuwarsu.

Rashin kishin kano ne zai sa mutum ya rushe Ginin da mukai a tsohuwar Daula Otel – Ganduje

“Anya ba Ahlul Kitabi Zan Aura ba Kuwa? Ku bani Shawara”

 

Shin menene shawarar ku ga mawaƙin?

 

Tuni dai wasu suka fara bashi sharawa kan abun da ya dace gane da neman wacce zai aurar.

Me ce shawarar ku ga Adam Zango?

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...