Gwamnatin tarayya ta bayyana Ranar Litinin a matsayin ranar hutu

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu domin bikin ranar ma’aikata ta bana.

 

Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ne ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya.

Ministan, a wata sanarwa dake dauke da sa hannun babban sakataren ma’aikatar harkokin cikin gida, Shu’aib Belgore a ranar Juma’a, ya yabawa ma’aikatan kan kwazonsu da sadaukarwa.

Sarkin kano ya nada sabbin Hakimai guda shida

Sanarwar ta umurci ma’aikata da su kara himma wajen gudanar da aiyukan su kamar yadda suka Saba don inganta aikin gwamnati da Kasar nan baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...