An kammala shirin fara duban watan Sallah a Saudiyya

Date:

Daga Halima Musa Sabaru

 

Kasar Saudiyya ta kammala shirin fara duban watan sallah a daidai lokacin da al’ummar Musulmi suka ɗauki azumi na 29.

Sashin Shafin Masallacin Harami na Makka da Madinah ya wallafa a shafinsa na Twitter cewa daga yau Alhamis za a fara duban watan na Shawwal.

Rarara ya Magantu kan korar yan sandan dake bashi kariya

An kuma girke manyan na’urori domin aikin fara duban watan na Shawwal.

A Najeriya ma Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al’umma su fara duban jaririn watan Shawwal daga yau Alhamis 29 ga watan Ramadan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...