Da dumi-dumi : Yan Bindiga sun Sace Wani Sarki har Gida

Date:

Yan bindiga sun sace Sarkin Kajuru, Alhaji Alhassan Adamu a gidansa dake karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.

Yan bindigar sun kuma sace mutane 12 da ahalin sarkin ciki har da mata da kananan yara.

Jikan Sarkin, mai rike da sarautar Dan Kajuru, Saidu Musa ya tabbatarwa jaridar Daily Trust faruwar lamarin.

Ya ce lamarin ya faru ne da karfe 12:30 na dare

Rahotanni sun bayyana cewa har Yanzu dai Yan Bindigar basu yi Magana ba Kan abun da zasu Bukata kafin Sakin Sarkin.

59 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi hukumar NBC ta fadada aikinta kan kafafen yada labarai na intanet

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci Hukumar...

RMK@69: Kwankwaso Jagora Ne Mai Hangen Nesa, Abba Kuma Na Kawo Ci Gaba a Kano – Bakwana

Wani jigo a kungiyar Kwankwasiyya, kuma tsohon mai ba...

Da dumi-dumi: Tinubu ya nada sabon Minista

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan...

Kashim Shattima ya sauka daga kujerar ta mataimakin shugaban Nigeria ya baiwa wata yarinya

Mataimakin shugaban Kasa Kashim Shattima ya sauka daga kujerarsa...