Da dumi-dumi : Yan Bindiga sun Sace Wani Sarki har Gida

Date:

Yan bindiga sun sace Sarkin Kajuru, Alhaji Alhassan Adamu a gidansa dake karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna.

Yan bindigar sun kuma sace mutane 12 da ahalin sarkin ciki har da mata da kananan yara.

Jikan Sarkin, mai rike da sarautar Dan Kajuru, Saidu Musa ya tabbatarwa jaridar Daily Trust faruwar lamarin.

Ya ce lamarin ya faru ne da karfe 12:30 na dare

Rahotanni sun bayyana cewa har Yanzu dai Yan Bindigar basu yi Magana ba Kan abun da zasu Bukata kafin Sakin Sarkin.

59 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...