INEC ta baiwa Abba Gida-gida Shaidar lashe zaben gwamnan Kano

Date:

Daga Abdulrashid B Imam

 

Hukumar Zaɓe mai Zaman Kanta a Najeriya ta miƙa wa Abba Kabir Yusuf shaidar lashe zaɓen gwamnan jihar Kano.

 

An dai jima ana jiran wannan rana kasancewar yan jam’iyyar APC sun shigar da kake kan yadda aka bayyana sakamakon zaben gwamnan na jihar kano, Inda sukai zargin akwai kura-kurai.

Ga hotunan yadda taron bada Shaidar ya kasancewa:

Abba Kabir, wanda ya yi nasara zaɓen gwamnan da aka gudanar a ranar 18 ga watan Maris, ya samu ƙuri’u 1,019,602, yayin da Nasiru Gawuna na jam’iyyar APC ya samu ƙuri’u 890,705.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sarkin Kano na 15 ya gana da Shugaba Tinubu kan rikicin Rimin Zakara

    Mai Martaba Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu Ado...

Da dumi-dumi: Tinubu ya baiwa sakataren jam’iyyar APC na Kano mukami

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Sakataren jam’iyyar APC na jihar Kano,...

Gwamnatin Kano ta haramtawa yan kwangila zuwa ma’aikatar kananan hukumomi ta jihar – Kwamishina

Gwamnatin kano ta ja kunnen yan kwangilar ayyukan kananan...

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Wata gobara da ta tashi ta...