Tambuwal ya Amince ya Baiwa Majalisa da Sashin Shari’a yancinsu

Date:

Gwamna jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya saka hannu ga Dokar Baiwa Majalisar Dokoki ta jihar Sokoto da Sashen Sharia Yan’cin Cin Gashin Kansu.

An gudanar da taron rattaba Hannun ne a Dakin taro na Gwamnatin Jihar Sokoto.

Maigirma Mataimakin Gwamnan jihar Sokoto Hon. Manir Dan’iya da Kakakjn Majalisar Dokoki ta jiha Hon. Aminu Muhd Achida da Membobin Majalisar Zartawa ta Jiha hadi da Yan Majalisar Dokoki ta jiha sun hakarcin Bikin sanya hannun.

Cikakken bayani na nan tafe…

82 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers Ta Mayar Da Martani Kan Sauke Alhaji Usman Daga Mukamin Wazirin Gaya

Daga Isa Ahmad Getso ‎ ‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana...

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...