Tambuwal ya Amince ya Baiwa Majalisa da Sashin Shari’a yancinsu

Date:

Gwamna jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya saka hannu ga Dokar Baiwa Majalisar Dokoki ta jihar Sokoto da Sashen Sharia Yan’cin Cin Gashin Kansu.

An gudanar da taron rattaba Hannun ne a Dakin taro na Gwamnatin Jihar Sokoto.

Maigirma Mataimakin Gwamnan jihar Sokoto Hon. Manir Dan’iya da Kakakjn Majalisar Dokoki ta jiha Hon. Aminu Muhd Achida da Membobin Majalisar Zartawa ta Jiha hadi da Yan Majalisar Dokoki ta jiha sun hakarcin Bikin sanya hannun.

Cikakken bayani na nan tafe…

82 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...