Tambuwal ya Amince ya Baiwa Majalisa da Sashin Shari’a yancinsu

Date:

Gwamna jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya saka hannu ga Dokar Baiwa Majalisar Dokoki ta jihar Sokoto da Sashen Sharia Yan’cin Cin Gashin Kansu.

An gudanar da taron rattaba Hannun ne a Dakin taro na Gwamnatin Jihar Sokoto.

Maigirma Mataimakin Gwamnan jihar Sokoto Hon. Manir Dan’iya da Kakakjn Majalisar Dokoki ta jiha Hon. Aminu Muhd Achida da Membobin Majalisar Zartawa ta Jiha hadi da Yan Majalisar Dokoki ta jiha sun hakarcin Bikin sanya hannun.

Cikakken bayani na nan tafe…

82 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Yusuf ya taya Dangambo murnar zama shugaban kungiyar mawallafa labarai ta internet na Kano

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Hajjin bana: Za mu yi duk abun da ya dace don kyautata walwalar alhazan Jihar Kebbi – Amirul Hajji

Daga Ibrahim Sidi Muhammad Jega.   Shugaban kwamitin aikin hajin bana...

Bayan dawo da Gwadabe Anti daba, Yansanda sun kama yan daba 33 a Kano

Daga Rahama Umar Kwaru   Rundunar Yansanda ta Kasa reshen jihar...

Sabon Rikici ya Barke a Jam’iyyar NNPP ta Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Rikici ya barke a cikin jam’iyyar NNPP ta karamar...